Addu’ar gamuwa da abokan gaba, ko wani mai iko

1

(126) Ya Allah! Mu Muna sanya Ka a gabansu, kuma muna neman tsarinka daga sharrace- sharracensu.

2

(127) Ya Allah! Kai ne Mai karfafa ni. kuma Kai ne Mataimakina. Da Karfinka ne nake yin dabarun yaki. kuma da Karfinka ne nake kai hari. kuma da Karfinka ne nake yin yaki.

3

(128) Allah ne Mai isar mana, kuma madalla da Shi abin dogaro.

Zaker copied