Addu'o'in kiran sallah

1

(22) Wanda ya ji kiran sallah zai fadi dukkan abin da ladanin yake fadi, sai dai idan ya ce: Ku taho ga sallah; ku taho ga babban rabo. Maimakon haka sais hi y ace: Babu dabara. Babu karfi said a Allah.

2

(23) Bayan ladanin ya yi Kalmar shahada, sais hi (mai sauraron) kuma y ace: Ni ma ina shaidawa cewa babu abin bautawa da gaskiya sai Allah, Shi Kadai, babu abokin tarayya a gare Shi, kuma Muhammadu bawansa ne. kuma manzonsa ne, Na yarda da Allah Shi ne Ubangiji, kuma Muhammadu shi ne Manzo, kuma amusulunci shi ne Addini.

3

(25) Sannan ya ce: Ya Allah! Ubangijin wannan kira kammalalle, da wannan sallar da za a tsayar da ita, ka ba wa Muhammadu wasila (matsayin kusanci a cikin Aljanna), da matsayin fifiko, kuma ka tashe shi a matsayin fifiko, kuma ka tashe shi amatsayi abin godewa, wannan wanda ka yi masa alkawarinsa, lalle kai ba ka saba alkawari.

4

(26) Sunnan ya yi wa kansa addu'a tsakanin kiran sallah da tayar da ikama, domin addu'a awannan lokaci ba a kin karbar ta.

5

(24) Bayan y agama amsa kiran sallar, sai ya yi salati ga Annabi, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi.

Zaker copied