1 1 1. Addu’a idan aka ji haushin karnuka da daddare

1

(229) Annabi, tsira da amincin Allah Su tabbata a gare shi, ya ce: ldan kuka ji haushin karnuka. da kukan jaki da daddare, to ku nemi tsarin Allah daga gare su, domin su suna ganin abin da bu kwa guni.

Zaker copied